Wanene ‘Ruhun Gaskiya’ da Isa (a.s) yayi alkawari a cikin Linjila
Kafin kama shi da la’antarsa, annabi Isa al Masih (a.s) ya yi doguwar tattaunawa da almajiransa. Yahaya, ɗaya daga cikin almajirai, ya halarci wannan jawabin –… Read More »Wanene ‘Ruhun Gaskiya’ da Isa (a.s) yayi alkawari a cikin Linjila